DCL Hausa Radio
f DCL HAUSA FACEBOOK
Saturday, April 11, 2026
HomeUncategorizedShugaba Tinubu ya sanya hannu kan kudirin dokar kafa hukumar raya yankin...

Shugaba Tinubu ya sanya hannu kan kudirin dokar kafa hukumar raya yankin kudu maso yamma da kudu maso kudu

Bola Ahmed Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya rattaba hannu a kan kudirin dokar kafa hukumar raya yankin kudu maso yamma da Kudu maso kudu a matsayin doka.

Mataimakin kakakin majalisar wakilai Benjamin Kalu ne ya bayyana hakan yayin zaman majalisar a ranar Laraba.

Benjamin yayin da yake jawabi ya bayyana cewa yana da tabbacin da hukumomin raya kasa za su yi tasirin wajen gudanar da gwamnati tun daga tushe.

Ya kuma yi godiya ga shugaban kasa bisa samar da hukumar a dukkanin yankuna shidda na kasar.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata