DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wike ya kwace lasisin mallakar filaye 4,700 a Abuja

-

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya soke takardun mallakar fili 4,794, saboda rashin biyan kudin haya sama da shekaru 40. 
A yankin Central Area da Garki I da II, Wuse I da II, Asokoro, Maitama da Guzape, masu kadarori 8,375 ne ba su biya kudin hayar ba a cikin shekaru 43 da suka wuce. 
Babban mataimaki na musamman ga ministan kan harkokin yada labarai, Lere Olayinka, da daraktan kula da filaye na hukumar kula da babban birnin tarayya, Chijioke Nwankwoeze, ne suka bayyana hakan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumomin mulkin sojan Nijar sun kama wasu ‘yan jarida uku na Radio Sahara da ke jihar Agadez

Rahotanni daga gidan Radio Sahara Fm da ke jihar Agadez sun tabbatar da kama wasu 'yan jaridar gidan radiyon guda uku da suka hada da...

Majalisar wakilan Nijeriya ta ba gwamnonin Benue da Zamfara da shugabannin majalisunsu su wa’adin mako daya su gaggauta bayyana a gaban kwamitinta

Majalisar wakilan Nijeriya ta ba gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, da na jihar Zamfara, Dauda Lawal, tare da shugabannin majalisun dokokin jihunsu wa’adin mako guda...

Mafi Shahara