DCL Hausa Radio
Kaitsaye

IPMAN ta musanta jita-jitar da ake yadawa cewa tana adawa da rage farashin man fetur da Dangote, NNPC suka yi

-

Google search engine

Kungiyar dillalan man fetur ta Nijeriya ta musanta ikirarin da aka yi na cewa tana adawa da rage farashin man fetur da matatar Dangote da kamfanin mai na Nijeriya suka yi.

Wani mai taimaka wa tsohon shugaban kasa Reno Omokri, a wani sako da ya wallafa a shafin sa na X,a daren ranar Asabar, ya yi zargin cewa kungiyar IPMAN na adawa da gwamnatin tarayya ne saboda ragin kudin man fetur da Dangote da NNPC.

Ya rubuta cewa, a karon farko a tarihin Nijeriya,kungiyar ‘yan kasuwar man fetur IPMAN, suna nuna adawa da gwamnatin Nijeriya saboda man fetur din NNPC da na matatar Dangote yana da arha har man da suke shigo da su ke janyo musu asarar kudi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara