DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya tura bukatar sake cin bashin Dala Biliyan 21.5 da Naira Biliyan 758 ga majalisar dokoki

-

Majalisar dokokin Nijeriya ta ce ta karbi bukatar shugaban kasa Bola Tinubu ta neman sahalewa don cin rancen dala biliyan 21.5 daga waje da kuma bashin Naira Biliyan 758 na cikin gida domin biyan fansho.

Bukatar shugaban wadda aka karanta a zauren majalisar dattawa yayin zaman majalisar na yau, na da nufin samar da kudade don samar da kayayyakin more rayuwa, inganta kiwon lafiya, ilimi, da samar da ruwan sha a kasar.

Google search engine

Majalisar ta mika bukatar ga kwamitin majalisar dattijai mai kula da basussukan cikin gida da waje don ya duba bukatar kuma ana sa ran zai gabatar da rahotonsa nan da makonni biyu.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Nacin ciyo bashi da gwamnatin Tinubu ke yi hadari ne ga goben Nijeriya – Atiku Abubakar

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya zargi gwamnatin Tinubu da yawan karbar bashi, yana mai cewa hakan barazana ce ga makomar kasar. A wani sako...

‘Yan Najeriya sun fara cin gajiyar sauye-sauyen tattalin arzikin Tinubu- Gwamna Ododo

Gwamnan Jihar Kogi, Ahmed Ododo, ya taya Shugaba Bola Tinubu murnar cika shekara biyu a mulki, yana mai yabawa da jagorancinsa na hangen nesa da...

Mafi Shahara