Tuesday, April 7, 2026
HomeUncategorizedJanar Tiani a Nijar ya sassauta lokacin aikin gwamnati albarkacin watan Ramadan

Janar Tiani a Nijar ya sassauta lokacin aikin gwamnati albarkacin watan Ramadan

 

Janar Abdulrahman Tiani

Ministar kwadago ce ta Nijar madam Aissata Abdoulaye Tondi a cikin wata doka da ta dauka ta bayyana kawo gyaran fuska ga lokutan aikin 

Da zaran watan azumin Ramadan din ya kama dokar ta ce ma’aikatan za su hau aiki ne daga karfe 8 na safe zuwa karfe 4 da rabi na marece daga ranar litinin zuwa alhamis maimakon tashi karfe 5 da rabi kafin azumi 

Ranar Juma’a kuwa za a sauka daga aikin ne a karfe daya na rana

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata