DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kasar Qatar ta bukaci Tiani ya sako Bazoum

-

 

Shugaban mulkin sojin Nijar Janar Tiani

Wata tawagar mambobin gwamnatin Qatar karkashin jagorancin ministan harkokin wajensu Mohammed Abdulaziz Al-khulaifi ta nemi Janar Tiani ya saki hambararren shugaban kasar Nijar Mohamed Bazoum 

Google search engine

Tawagar ta mika wannan bukata ta ta ce a yayin wata ganawa da shugaban gwamnatin mulkin sojan kasar birgediya janar ABDOURAHAMANE Tiani a ranar 24 ga watan Febarairun nan

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna biyan ‘yan bindiga Naira miliyan 7 don zama a gidajenmu ko noma gonakinmu

Wasu al’ummomi a karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja sun bayyana cewa suna biyan haraji ga ‘yan bindiga domin su samu damar zama a garuruwansu...

Abin takaici ne a ce tawagar Super Eagles na bin bashi – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya na jam’iyyar Labour Party a zaɓen 2023 Peter Obi, ya bayyana takaici kan rahotannin da ke nuna cewa tawagar wasan...

Mafi Shahara