DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ni ne na sa PDP ta shahara a Nijeriya – Wike

-

Ministan babban birnin tarayyar Nijeriya Abuja Nyesom Wike, ya bayyana cewa yana daga cikin wadanda suka taka muhimmiyar rawa wajen tabbatar da shaharar jam’iyyar PDP tare da kafa ta a matsayin babbar jam’iyya mai tasiri a matakin kasa da jihohi.

Wike ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa ta kai tsaye da ya yi da manema labarai a Abuja.

Google search engine

Yayin da yake martani ga suka da wani jigo a jam’iyyar PDP kuma mamba na kwamitin amintattu na jam’iyyar, Chief Bode George, ya yi dangane da rufe hedikwatar jam’iyyar ta kasa, Wike ya shawarci dattijon siyasar da ya zauna a gidansa ya ci gaba da karanta jaridu idan babu abin da yake yi.

Ya kara da bayyana cewa ba shi ko jam’iyyar za su iya biyan kudin haraji (ground rent) ba, domin kadarar ba a rubuta ta da sunan su ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu adali ne, bai fifita kowane yanki ba wajen rarraba ayyukan ci-gaba ba a Nijeriya – Gwamnatin tarayya

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na gudanar da mulkinsa bisa gaskiya da adalci wajen rabon ayyuka, mukamai da damar ci-gaba...

Dalilin da ya sa muka maye gurbin rundunar Operation Safe Haven da Enduring Peace – Babban hafsan tsaron Nijeriya

Babban hafsan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa, ya ƙaddamar da sabuwar rundunar haɗin gwiwa mai suna Operation Enduring Peace domin magance matsalar tsaro da ta...

Mafi Shahara