Masu zanga-zangar kan matsin rayuwa sun fito ne domin tilasta wa gwamnati janye tsare-tsaren tattalin arziki da suka ce sun jefa ‘yan kasar cikin wani hali.
Shugaba Bola Tinubu zai gabatar da jawabin ranar dimukraɗiyya a zauren majalisar tarayya a yau, maimakon jawabin kai tsaye da aka saba.
A safiyar Alhamis dinnan jami’an tsaro suka yi shinge a babbar kofar majalisar tarayya da ke Abuja domin hana masu zanga-zangar shiga cikin majalisar.
