DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya sauke shugabar jami’ar Abuja Farfesa Aisha Maikudi

-

Google search engine

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauke Aisha Maikudi  mataimakiyar shugabar jami’ar Abuja, wadda a yanzu ake kira da Jami’ar Yakubu Gowon.

An sanar da sauke Aisha Maikudi  sa’o’i kadan bayan da ta jagoranci bikin yaye dalibai da suka kammala karatun digiri a makarantar.

Dama dai ana ta  cece-kuce game da nadin nata inda wasu malaman jami’ar ke cewa, ta hau wannan mukamin ba bisa ka’ida ba, kamar yadda jaridar Daily Trust ta rawaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Limaman coci sun musanta zargin kisan Kiristoci a Nijeriya

Wasu limaman coci sun yi watsi da zargin Amurka da ke cewa ana gudanar da kisan kiyashi kan Kiristoci a Nijeriya.   Limaman sun mayar da martani...

Mun kashe Naira 100bn a fannin tsaron Borno cikin 2025 – Gwamna Zulum

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya nuna damuwa da yadda ake kashe makuden kudade a fannin tsaro, yana mai cewa gwamnatinsa ta kashe Naira...

Mafi Shahara