DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ana shawarar kirkiro karin jihohi 31 a Nijeriya

-

Kwamitin majalisar wakilan Nijeriya da ke sake duba kundin tsarin mulkin kasar ya gabatar da shawarar kirkiro sabbin jihohi 31 a kasar
Idan hakan ta tabbata, jihar Kano za ta samu Karin jihohi biyu na jihar Ghari da kuma jihar Tiga. Kazalika, Lagos za ta samu karin jihar Lagoon.
Kenan, Nijeriya za ta kasance mai jihohi 67 idan aka amince da shawarar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mutanen kauyen da suka sayar da buhunan masara don hada N40m suka biya kudin fansa, aka karbi kudin aka kuma ki sako mutanen a...

Dattawan al’ummar Gidan Waya da ke ƙaramar hukumar Lere a jihar Kaduna sun bayyana cewa sun sayar da buhunan masara sama da 3,000 domin tara...

Sojoji sun amince an kitsa yunkurin juyin mulki kan Tinubu

Rundunar sojin Najeriya ta amince cewa wasu jami’anta sun kitsa yunkurin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. A watan Oktoban shekarar da ta gabata ne...

Mafi Shahara