Yayin da shirye-shiryen babban zaɓen 2027 ke ƙara ɗaukar zafi, rahotanni na nuni da cewa wasu daga cikin gwamnoni masu ci na shirin tsayawa takarar kujerun Sanata a mazabunsu.
Binciken da Daily Trust ta gudanar ya nuna cewa akalla gwamnoni takwas na da niyyar tsayawa takarar Sanata daga jihohin da suke jagoranta, musamman wadanda ke kammala wa’adinsu na biyu kuma ba za su iya sake tsayawa takarar gwamna ba a 2027.
Gwamnonin da ke kan wa’adinsu na biyu sun hada da Abdullahi Sule na Nasarawa, Babagana Zulum na Borno, Bala Mohammed na Bauchi, Douye Diri na Bayelsa, Seyi Makinde na Oyo, Babajide Sanwo-Olu na Lagos, Dapo Abiodun na Ogun, Ahmadu Umaru Fintiri na Adamawa, Mai Mala Buni na Yobe da Inuwa Yahaya na Gombe.
Kusan gwamnonin Nijeriya 10 ke shirin tsayawa takarar Sanata a 2027 – Daily Trust
RELATED ARTICLES
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
