DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kaso 9.6% na daliban makarantun firamaren jihar Kano ne kacal ke iya karatu, in ji wani rahoton Asusun UNICEF

-

 

Daliban Firamare

Google search engine

Shugaban ofishin UNICEF mai kula da shiyyar Kano, Rahama Mohammed, ya bayyana hakan yayin wani taron manema labarai na bikin ranar ilimi ta duniya ta shekarar 2025 a ranar Juma’a a Kano.

A cewarsa, jihar na fama da matsananciyar matsalar ilimi, inda yara kusan miliyan daya ba sa zuwa makaranta, bisa ga sabbin bayanai da suka fito.

Ya ce a halin yanzu kusan kashi 32 cikin 100 na yara ne ba sa iya shiga makarantun sakandire zuwa gaba da sakandire a jihar,don haka akwai bukatar ayi adinda ya dace wajen rage kason wa’yanda ba sa iya tsallake wannan mataki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan sandan Nijeriya sun kama wani da ya tsere daga gidan gyaran hali da wasu masu manyan laifuka a wani samame mabambanta a fadin...

Rundunar ’yan sandan Nijeriya ta ce rundunarta ta musamman (STS) ta kama wani fursuna da ya tsere daga gidan gyaran hali da kuma wasu mutane...

Shugaba Tinubu ya umurci karin jami’an tsaro a jihar Borno biyo bayan harin da aka kai a masallaci – Kashim Shettima

Mataimakin Shugaban Nijeriya, Kashim Shettima, ya ce Gwamnatin Tarayya ta tura ƙarin rundunonin tsaro na musamman zuwa Maiduguri, Jihar Borno, domin kamo waɗanda suka kai...

Mafi Shahara