DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hakkin ‘yan Nijeriya ne a samar masu da wadataccen abinci ba alfarma ba-Tajudden Abbas

-

 Hakkin ‘yan Nijeriya ne a samar masu da wadataccen abinci ba alfarma ba-Tajudden Abbas

Google search engine

Shugaban Majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen, ya ce samar da abinci wani babban hakki ne na ‘yan kasa ba gata ba.

Abbas ya bayyana haka ne a Abuja a lokacin da yake gabatar da jawabinsa a matsayin babban bako a taron tattaunawa na shekara-shekara 

Ya kuma tabbatar wa ‘yan Nijeriya kudurin Majalisar Dokoki ta kasa na kafa dokar da za ta bunkasa  noma tare da tabbatar da wadatar abinci a fadin kasar.

Shugaban majalisar  ya samu wakilcin shugaban kwamitin kula da wadatar abinci na majalisar, Dike John Okafor.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara