DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An rage shigo da tataccen mai daga Turai bayan bude matatar man Dangote a Nijeriya – OPEC

-

Kungiyar kasashen dake fitar da arzikin mai ta OPEC , ta ce fara tace man fetur da dangogin sa da matatar mai ta Dangote ta fara ya rage yawan shigo da tataccen mai daga Turai.

Ta cikin rahoton wata -wata na kasuwar mai da dangogin sa da aka wallafa a ranar 15 ga Janairun 2025, kungiyar ta OPEC , ta ce samar da wadataccen man daga matatar ta Dangote ya sa tilas yanzu wasu kamfanonin su nemi kasuwa a wasu guraren.
Haka zalika rahoton ya ce shigowar matatar a kasuwar duniya da sauye -sauyen da ta samar zai kawo gagarumin kalubale ga kasuwar mai ta duniya

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwamishinan Jigawa ya mayar da rarar Naira miliyan 301 daga kudaden da aka ware don shirin ciyar da al’umma a watan Ramadan

Kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Jigawa, Alhaji Auwalu Danladi Sankara, ya mayar da Naira miliyan 301 zuwa baitul malin jihar, daga cikin Naira biliyan...

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas. Inda shugaban mulkin sojin...

Mafi Shahara