DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban Bola Tinubu ya sauka abirnin Abu Dhabi na kasar Dubai domin halartar taro

-

 

Shugaba Tinubu

Google search engine

Zuwan shugaba Tinubu zuwa Dubai na zuwa ne bisa gayyatar shugaban kasar, Sheikh Mohamed bin Zayed Al Nahyan.

Mataimaki na musamman ga shugaban Tinubu kan kafafen sadarwa na zamani, Dada Olusegun, ya sanar da hakan Tinubu a shafin sa na X.

Shugaba Bola Tinubu ya gana da karamin ministan harkokin wajen kasar, Sheikh Shakhboot Nahyan Al Nahyan, a lokacin da ya sauka a birnin Abu Dhabi a ranar 12 ga watan Junairu, 2025. A Abu Dhabi.

Ana sa ran shugaban zai gabatar da jawabin da zai bayyana sauye sauyen da gwamnatinsa ta kawo ga Nijeriya, musamman inganta harkokin sufuri, lafiyar al’umma, da ci gaban tattalin arziki.

A yayin ziyarar, Tinubu da tawagarsa za su tattauna da shugabannin kasar don karfafa alakar da ke tsakanin kasashen biyu da kuma lalubo damammaki na huldar tattalin arziki da diflomasiyya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Yawan malaman kula da lafiya ‘yan Nijeriya da ke aiki a Ingila ya kai 16,00 – Rahoton Jaridar Punch

Akalla ma’aikatan jinya da ungozoma 16,156 ‘yan Nijeriya sun samu lasisin aiki a kasar Birtaniya tsakanin 2017 zuwa 30 ga Satumba, 2025, a cewar bayanan...

Cin hanci da rashawa na boye irin albarkar da Allah Ya ajiye a Nijeriya in ji shugaban hukumar EFCC

Shugaban Hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya ce cin hanci da rashawa na boye albarkar da Allah Ya yi wa Nijeriya tare da hana ƙasar cimma...

Mafi Shahara