DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rundunar sojin Nijeriya ta umurci sojojin da ke karkashin Operation Fansan Yamma da su kawar da ‘yan kungiyar ta Lakurawa ko kuma su tabbatar da korarsu daga yankunan kasar

-

CDS Christopher Musa

 

Kwamandan rundunar hadin gwiwa da ke kula da yankin Arewa maso yamma, Operation Fansan Yamma’ Maj, Gen. Oluyinka Soleye ya bayar da wannan umurni ne a ranar Juma’a a lokacin da ya kai ziyara ga sojojin da ke Balle, karamar hukumar Gudu ta jihar Sakkwato.

Google search engine

Da yake jawabi ga sojojin, Soleye ya yi kira da su jajirce wajen gudanar da ayyukansu, tare da ba su tabbacin samun cikakken goyon bayan hedkwatar rundunar.

Ya kuma umurce su da su yi duk abin da za su iya don kawar da kungiyar ta Lakurawa ko kuma su tabbatar da koras su gaba daya daga yankin.

Sai dai Soleye ya yaba wa sojojin bisa jajircewarsu, inda ya yi alkawarin bayar da goyon baya ga rundunar ta yadda za a samu nasarar aikin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Trump ya shigar da kara kan BBC, yana neman diyyar dala bilyan 5

Shugaban Amurka Donald Trump ya shigar da kara a kotu yana neman diyya ta dala bilyan 5 (kimanin fam biliyan 3.7) kan BBC, bisa zargin...

Marigayi Buhari ya nuna cewa mulki amana ce, ba hanyar tara dukiya ba – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana marigayi Shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin jagora mai karfin hali cikin natsuwa da kan ladabi, kuma mai...

Mafi Shahara