DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wani mutum ya kwanta dama bayan ya cinna musu wuta shi da matarsa a Jihar Ondo

-

Yan sandan Najeriya 

Rundunar yan sandan jihar Ondo ta tabbatar da mutuwar wani mutum da ba a bayyana sunansa ba, bayan da ya cinna musu wuta shi da matarsa, a yankin Ijoka ta ƙaramar hukumar Akure a Jihar.

A wata sanarwa da Rundunar yan sandan jihar ta wallafa a shafinta na X ranar Juma’a, ta ce ma’auratan sun shafe shekaru goma da yin aure kuma suna da yara biyu, kafin su rabu saboda wata matsala da ba a bayyana ba.

Google search engine

A cewar, yan sandan, mutumin ya dauki wannan danyen hukuncin ne bayan da matar taki amincewa su sasanta kan su, su ci gaba da rayuwa a matsayin ma’aurata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara