DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dattawa ta kafa kwamitin da zai yi gyaran korafe-korafen al’umma kan kudurin dokar haraji

-

Majalisar dattawan Nijeriya ta kafa wani kwamiti da zai yi aiki kan korafe korafen da ake yi kan kudurin dokar haraji da ya janyo cece-kuce a kasar.
Mataimakin shugaban majalisar Sanata Barau Jibrin ne ya sanarda hakan a zaman majalisar na yau.
Kwamitin karkashin jagoranci shugaban marasa rinjaye Sanata Abba Moro zai yi aikin gyara duk wani bangare da ake korafi akai tare da hadin gwuiwar ofishin babban lauya na kasa da kuma duk bangarorin da ke da ruwa da tsaki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Atiku Abubakar ya caccaki hukumar EFCC kan tsare tsohon dan majalisa Gudaji Kazaure

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya soki hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, kan tsare tsohon dan...

Gwamnatocin Pakistan da Indiya sun amince da tsagaita wuta a Asabar dinnan

Ministan harkokin wajen Pakistan Ishaq Dar ya sanar a shafinsa na X cewa, kasashen sun amince da Shirin tsagaita wuta cikin gaggawa. Shugaba Trump ya sanar...

Mafi Shahara