DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mata masu zaman kansu a Nijeriya sun koka kan zargin cin zarafi da suke fuskanta daga jami’an tsaro

-

Kungiyar mata masu zaman kansu ta Najeriya NSWA ta yi kira ga hukumomin tsaro da su kare mambobinta a fadin kasar daga tsangwama da cin zarafi da suke fuskanta, daga jami’ai da abokan huldarsu. 

Kungiyar ta yi wannan roko ne a cikin wata sanarwa da kodinetar ta ta kasa, Amaka Enemo, ta fitar ranar Talata a Legas, inda ta ce wasu rahotanni na baya-bayan nan sun nuna yadda mambobinsu ke fuskantar cin zarafi daga abokan hulda da kuma jami’an tsaro. 
Ta bukaci jami’an tsaro da su fahimci cewa suma yan Adam ne ba dabbobi ba, adon haka akwai bukatar suma a martaba su kamar kowa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon dan takarar gwamna na jam’iyyar NNPP a Ondo ya fice daga jam’iyyar

Tsohon dan takarar gwamna a jihar Ondo Olugbenga Edema, na jam’iyyar NNPP, ya fice daga jam’iyyar. Edema ya mika wasikar barin jam'iyyar ga shugaban jam'iyyar na...

Sabbin hare-hare a kananan hukumomi hudu na jihar Benue sun yi ajalin mutum 23

Rahotanni na nuni da cewa kalla mutane 23 sun halaka a wasu jerin hare-haren da aka kai a wasu kananan hukumomi hudu na jihar Benue. Daily...

Mafi Shahara