Tsohon dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya ce idan Allah ya ba shi nasara a zaben 2027, zai yi mulki na wa’adin shekara hudu kacal. Obi ya bayyana hakan ne domin nuna cewa dogon zama a mulki ba shi ne ma’aunin nasara ba.
A wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X a jiya, Obi ya yi nuni da manyan shugabanni na duniya kamar Abraham Lincoln, John F. Kennedy da Nelson Mandela, a gajeren lokaci da suka yi a mulki, sun bar tarihi da ci gaba mai ɗorewa.
Obi ya ce manufarsa ita ce shugabanci na gaskiya, cancanta da kafa kyakkyawan tarihi, ba wai yin shekaru da dama a ofis ba.
A wa’adin shekara 4 kawai zan gyara Nijeriya – Peter Obi
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
