Rikicin siyasa na ƙara kamari a jihar Kaduna bayan jam’iyyar ADC ta nesanta kanta daga wani taron da aka danganta da tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufa’i, a daidai lokacin da rundunar ‘yan sanda ta fara bincike kan zarge-zargen tashin hankali da harbe-harbe a wajen taron.
A wata sanarwa da mai magana da yawun ADC na jihar Kaduna, Injiniya Musa Idris, ya sanya wa hannu a ranar Asabar, jam’iyyar ta karyata abin da aka kira kwamitin wadanda suka sauya sheka daga APC, PDP, SDP, LP, NNPP zuwa ADC, da aka ƙaddamarwa.
Jam’iyyar ta jaddada cewa El-Rufa’i ba ɗan ADC bane, don haka bai da wani hurumin shirya taruka a madadinta.
A gefe guda kuma, rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta tabbatar da cewa ta fara binciken lamarin bayan samun rahoton cewa ‘yan daba sun yi ɓarna a wajen taron siyasar.
ADC ta nesanta kanta da Nasiru El-Rufa’i bayan taron jam’iyyar da aka yi tashin hankali a Kaduna
RELATED ARTICLES
LEAVE A REPLY
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima

Comment:El-rufa’i ya sami matsala.