Tuesday, April 7, 2026
HomeUncategorizedAlawar yara mai sanya maye ta fara bazuwa a sassan Nijeriya in...

Alawar yara mai sanya maye ta fara bazuwa a sassan Nijeriya in ji hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi

 

NDLEA

Jami’in hulda da jama’a na hukumar, ASN Sadiq Muhammad Maigatari, ya bayyana hakan a wata hira da yayi da manema labarai a Kano, ya ce wayar da kan iyaye ya zama wajibi su duba irin alewar ake kaiwa unguwanninsu.

Ya ce an kama alewar “Choculate” amma a cikinta ana zargin an lullube ta da abubuwan da ke sanya maye.

Maigatari ya ce ana zargin ana sayar da alewa a unguwanni ga yaran da ba su sani ba, a lokacin da za su je makaranta, ya kuma bukaci iyaye da su rika lura da wasu dabi’u da ‘ya’yansu ke nunawa a unguwanni da cikin gidajen su.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata