Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA ta bayyana cewa mutane 165 ne suka rasa rayukansu, yayin da 82 suka bace, kuma sama da mutane 119,791 ne ambaliya ta shafa a bana.
Wannan bayani na kunshe ne a cikin rahoton bayanan kididdiga da hukumar ta fitar ranar Juma’a.
NEMA ta ce har ila yau, mutane 138 sun jikkata, 43,936 sun rasa matsuguninsu, gidaje 8,594 sun lalace, sannan filayen noma 8,278 sun lalace a ƙananan hukumomi 43 a jihohi 19 na ƙasar.
Rahoton ya kuma nuna cewa mafi yawan waɗanda lamarin ya fi shafa mata ne da ƙananan yara.
Ambaliya ta yi ajalin mutane 165, tare da ɗai-ɗaita 119,000 a bana – Hukumar agaji ta NEMA
RELATED ARTICLES
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
