Monday, April 6, 2026
HomeUncategorizedAn katse intanet a kasar Senegal

An katse intanet a kasar Senegal

A cikin wata sanarwa ce da ya fitar a ranar lahadin nan, ministan sadarwar Sénégal ya bayyana matakin katse intanet din a duk fadin kasar
Ministan ta cikin takardar ya ce an dauki wannan mataki ne biyo bayan yada sakonnin tayar da hankali ‘yan kasar a shafukan sada zumanta na zamani da ke tattare da barazanar tayar da tarzoma a kasar
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata