Tuesday, April 7, 2026
HomeUncategorizedAtiku ya soki Tinubu kan matsalar tsaro a Nijeriya.

Atiku ya soki Tinubu kan matsalar tsaro a Nijeriya.

 Atiku ya soki Tinubu kan matsalar tsaro a Nijeriya 

Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya caccaki shugaban kasa Bola Tinubu kan gazawarsa wajen magance matsalar tsaro a kasar.

Atiku, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP a zaben 2023, ya mayar da martani ne kan yawaitar sace-sacen jama’a da kashe-kashen da ake yi a fadin kasar nan.

Atiku ya bayyana damuwar sa kan dalilin da ya sa shugaban kasar ya fara wata ziyarar sirri a kasar Faransa a daidai lokacin da ‘yan fashi da makami da sauran matsalolin tsaro dake kara samun wajen zama a kasar.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata