Monday, April 6, 2026
HomeUncategorizedAtiku ya yi takaicin yadda wasu ke yunkurin dakile ci gaban matatar...

Atiku ya yi takaicin yadda wasu ke yunkurin dakile ci gaban matatar man Dangote

 Atiku ya yi takaicin yadda wasu ke yunkurin dakile matatar Dangote 

Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi fatali da yunkurin dakile ci gaban matatar man Dangote.

A wani sakon da ya fitar ta hanyar X a ranar Asabar, Atiku ya bayyana matatar a matsayin wani muhimmin aiki na kamfanoni masu zaman kansu.

Ya bukaci ‘yan Nijeriya da su tabbatar da cewa babu wani daga gida ko waje sa za a hada kai da su don hana kasar cin moriyar matatar m

an ba.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata