Sunday, April 5, 2026
HomeBabban LabarinmuAtiku zai yi rijistar jam'iyyar ADC a Litinin din nan - Daily...

Atiku zai yi rijistar jam’iyyar ADC a Litinin din nan – Daily Trust

Tsohon dan takarar shugabancin Nijeriya Atiku Abubakar zai yi rajista a jam’iyyar ADC a Litinan din nan tare da magoya bayansa.

Wata majiya ta tabbatar wa jaridar Daily Trust cewa an kammala dukkan shirye-shirye domin yin rajistar ta sa a unguwarsa ta Jada Ward 1, jihar Adamawa, sa’annan zai gana da shugabannin jam’iyyar a Yola.

A baya dai an samu tantama kan Atiku da Peter Obi wajen shiga ADC, duk da hadakar ‘yan adawa da suke jagoranta a jam’iyyar, wacce suke fatar neman tsayawa takarar shugabancin Nijeriya a shekarar 2027.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata