DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeWasanni

Wasanni

Tinubu zai karɓi tawagar Super Falcons a fadar Villa bayan lashe kofin Afirka na mata WAFCON

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai karɓi ‘yan wasan Super Falcons a fadar Aso Villa, bayan nasarar da suka samu a gasar cin kofin...

Ƙungiyar Super Falcons ta Najeriya za ta buga wasan ƙarshe a gasar kofin mata na Afirka

Ƙungiyar Super Falcons ta Najeriya za ta kara da ƙasar Maroko a wasan ƙarshe na Kofin Mata na Afirka (WAFCON) 2024 da za a...

An dakatar da mai tsaron ragar Nigeria Maduka Okoye na tsawon watanni biyu

Hukumar kwalon kafar kasar Italiya ta dakatar da mai tsaron ragar Nigeria Maduka Okoye na tsawon wattani biyu bisa zargin shiga harkar Caca da...

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya nada Ahmed Musa a matsayin manajan kungiyar Kano Pillars

Gwamnan Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya amince da sake fasalin hukumar gudanarwa ta ƙungiyar ƙwallon kafa ta Kano Pillars, tare da naɗa...

Cristiano Ronaldo ya tsawaita kwantiraginsa da kungiyarsa ta Al Nassr har zuwa shekarar 2027

Cristiano Ronaldo ya tsawaita kwantiraginsa da kungiyar Al Nassr ta kasar Saudiyya a hukumance, inda zai ci gaba da zama a birnin Riyardh na...

Ba na bakin ciki da nasarar da PSG ta samu a gasar Champions League – Mbappe

Kyaftin din tawagar kwallon kafa ta Faransa, Kyllian Mbappe ya ce ko kadan bai yi bakin ciki da nasarar da tsohuwar kungiyarsa ta kwallon...

Hatsarin mota ya yi ajalin mutum 21 cikin tawagar ‘yan wasan Kano a gasar wasanni ta Nijeriya

‘Yan wasan na kan hanyarsu ne ta dawowa gida Kano daga jihar Ogun, inda suka fafata a gasar ta kwallon kafa. Jaridar Daily Nigerian ta...

Real Madrid ta sayi dan wasan Liverpool Trent Alexander Arnold

Ana saran kwantiragin zai kasance har zuwa watan Yunin 2031 a matsayin dan wasan Madrid. Real Madrid za ta biya shi albashinsa na watan Yuni...

Most Popular

spot_img