Monday, April 6, 2026
HomeUncategorizedCutar mashako ta yi wa yara 4 sanadin mutuwa a Kano

Cutar mashako ta yi wa yara 4 sanadin mutuwa a Kano

 

An samu bullar wata sabuwar cutar mashako inda ta kashe yara hudu a wasu kauyukan karamar hukumar Mingibir ta jihar Kano.

Rahotannin sun ce karin wasu mutanen 28 na kwance a asibiti kamar yadda wata sanarwa da jami’in yada labarai na karamar hukumar Tasiu Dadin-Duniya ya fitar a ranar Alhamis, inji rahoton Punch.

A cewar sanarwar, yaran sun kamu da cutar ne a kauyukan Kwarkiya, Kuru, Kunya da Minjibir dake karamar hukumar Minjibir.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata