Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedDan 'sumogal' ya kashe jami’in kwastam a Kebbi

Dan ‘sumogal’ ya kashe jami’in kwastam a Kebbi

Hukumar Kwastam ta Nijeriya NCS reshen jihar Kebbi, a ranar Lahadin nan ta tabbatar da kisan wani jami’inta mai suna Aminu Abdullahi da ake zargin wani mai safarar motoci ya yi a karamar hukumar Yauri ta jihar.
Kakakin hukumar, ASC Mubarak Mustapha, ya tabbatar da faruwar lamarin a wata sanarwa da ya fitar a Birnin Kebbi.
Ya ce: “Tuni hukumar kwastam reshen jihar ta Kebbi, ta jajantawa iyalan jami’in Aminu Abdullahi, wanda wani da ake zargin mai safarar mota ne ya kashe a lokacin da yake bakin aiki.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata