Monday, April 6, 2026
HomeBabban LabarinmuDattawan arewacin Najeriya sun bukaci Tinubu ya ayyana dokar ta baci kan...

Dattawan arewacin Najeriya sun bukaci Tinubu ya ayyana dokar ta baci kan tsaro a yankin

Kungiyar dattawan arewacin Najeriya ta bukaci gwamnatin tarayya ta ayyana dokar ta baci kan matsalar tsaro a yankin.

Wata sanarwar bayan taro da kungiyar ta fitar ta hannun mai magana da yawun ta Farfesa Abubakar Jiddere, ta bayyana cewa ta’azzarar matsalar a yankin ta sanya bukatar sanya dokar ta baci don kawo karshen lamarin, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

Kazalika kungiyar ta bukaci gwamnatin tarayya ta mayar da hankali wajen sauke nauyin da ya rataya a wuyanta, na kare dukiyoyin da rayukan yan Najeriya.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttps://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Manajan Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata