Ministan Abuja Nyesom Wike, ya bayyana kwarin gwiwar cewa dokar ta-baci da aka ayyana a jihar Rivers za ta ƙare aiki a ranar 18 ga Satumba.
Wike ya bayyana hakan ne bayan ya kada kuri’arsa a zaben kananan hukumomi da ke gudana a jihar.
Ya ce ƙarewar dokar ta-bacin zai bai wa majalisar dokokin jihar damar ci gaba da gudanar da harkokinta na majalisa.
Ministan ya kuma bayyana cewa yanayi ya nuna dacewar cire dokar ta-bacin tun da gwamnati ta jiha da ta kananan hukumomi dukkansu suna da wakilci yanzu.
Dokar ta-bacin da aka kakaba a jihar Rivers za ta kare a ranar 18 ga watan Satumba, 2025, in ji Nyesom Wike
LEAVE A REPLY
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima

Comment:Kome nisan jifa kasa zata fadi