Monday, April 6, 2026
HomeUncategorizedGobara ta tashi a fadar Sarkin Kano

Gobara ta tashi a fadar Sarkin Kano

Wata gobara da har yanzu ba a hakikance musabbabin afkuwar ta ba ta babbake fadar Sarkin Kano da ke Kofar Kudu.
Lamarin ya faru ne da misalin karfe 11 na daren Juma’a, wayewar Asabar.
DW Hausa ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Kano na cewa, an gano yadda aka lalata mukullin shiga fadar na baya.
 Sai dai ‘yan sandan sun ce sun kaddamar da bincike kan lamarin.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata