Monday, April 6, 2026
HomeUncategorizedGwamnatin Kano ta yi gargadi akan masu yanke bishiyu ba bisa ka'ida...

Gwamnatin Kano ta yi gargadi akan masu yanke bishiyu ba bisa ka’ida ba

Gwamnatin Kano ta yi gargadi akan masu yanke bishiyu ba bisa ka’ida ba

Gwamnatin jihar Kano ta yi gargadi ga mazauna jihar kan yadda ake yanke   bishiyoyi ba bisa ka’ida ba a jihar, tare da jaddada bukatar dakile illolin da sauyin yanayi ke haifarwa ga muhalli da lafiyar dan adam.

Kwamishinan ma’aikatar muhalli da sauyin yanayi Nasiru Sule Garo,ne ya bayyana hakan a yayin taro da aka shirya kan tsaftar muhalli a barikin janguza dake Kano.

Muna kira ga jama’a da su goyi bayan kokarin wannan gwamnati ke yi na kara yawan bishiyu domin magance kalubalen sauyin yanayi. 

Domin damunar bana tazo da abubuwa da dama don haka sai al’umma sun lura sossai,ta yadda zasu kaucewa gurbatar muhalli da yanayin ka iya kawowa.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata