Sunday, April 5, 2026
HomeLabaraiGwamnatin Tinubu ta roki ‘yan Nijeriya da su hakura da zanga-zangar

Gwamnatin Tinubu ta roki ‘yan Nijeriya da su hakura da zanga-zangar

Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume, ya bukaci ‘yan Najeriya da su yi watsi da shirin gudanar da zanga-zanga a fadin kasar, maimakon haka su nemi zama na tattaunawa.

Sakataren ya bayyana hakan ne a yayin wata ganawa da shugabannin kafafen yada labarai a Abuja ranar Laraba.

Akume ya amince da ‘yancin yin zanga-zanga amma ya nuna damuwarsa game da shirin yin zanga-zangar, inda yace batagari zasu iya yin amfani da wannan damar su cimma gurinsu.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata