Monday, April 6, 2026
HomeUncategorizedGwamnonin PDP sun bukaci Tinubu ya magance tsadar abinci

Gwamnonin PDP sun bukaci Tinubu ya magance tsadar abinci

 Gwamnonin PDP sun bukaci Tinubu ya magance tsadar abinci da ake fama da ita a dukkanin fadin kasar. 

Gwamnonin sun bayyana haka ne a cikin wata sanarwa da suka fitar a karshen taron nasu wanda kuma shugaban kungiyar Gwamna Bala Mohammed ya karanta a Abuja ranar Litinin.
 Mohammed ya ce gwamnonin a taron sun yi nazari kan halin da al’umma ke ciki, wahalhalun da ‘yan Najeriya ke fuskanta sakamakon kalubalen tattalin arziki da tsaro da al’ummar kasar ke fuskanta.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata