Tsofaffin ma’aikata a jihar Sokoto sun bayyana takaici kan yadda aka yi watsi da su, tare da bukatar gwamnatin jihar ta dauki matakin gaggawa wajen magance halin kunci da suke ciki.
Da yake zantawa da jaridar Punch, Sakataren kungiyar tsofaffin ma’aikatan gwamnati ta jihar Sokoto, Malam Muhammad Garba, ya bayyana cewa tsarin fansho a jihar ya tsaya cak fiye da shekaru ashirin, lamarin da ya jefa dubban tsofaffin ma’aikata cikin talauci duk da tanadin kundin tsarin mulki da ke bukatar karin fansho lokaci-lokaci.
Ya kara da cewa karo na karshe da aka yi karin fansho tun a zamanin gwamnatin Bafarawa ne, inda aka kara kudin fansho zuwa Naira 4,000.
A cewarsa, tsarin fansho na jihar bai sauya ba duk da karin mafi karancin albashi na Naira 18,000, da Naira 30,000, da kuma sabon karin Naira 70,000 da aka aiwatar.
Har yanzu akwai masu karbar Naira dubu 4000 a matsayin kudin fansho a Sokoto – Kungiyar tsoffin ma’aikata
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
