Monday, April 6, 2026
HomeUncategorizedHisbah ta kai samame Gidan Gala a Kano

Hisbah ta kai samame Gidan Gala a Kano

Malam Aminu Ibrahim Daurawa 

Hukumar Hisbah a jihar Kano sun kama wasu mutane 10 da ake zargi da aikata baɗala a wani gidan Gala da ke a jihar 

Samamen ya biyo bayan ƙorafi da mabiya addinin kirista dake titin Zungeru a karamar hukumar Fagge suka kai ga hukumar.

Mazauna yankin sun koka da cewa an bude gidan Gala dinne a cikin unguwar su, don haka ne suka shigar da kara ta hannun lauyoyinsu.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata