Sunday, April 5, 2026
HomeLabaraiHukumar EFCC ta ki bin umurnin kotu inda ta ci-gaba da tsare...

Hukumar EFCC ta ki bin umurnin kotu inda ta ci-gaba da tsare Malami

Ofishin Abubakar Malami, SAN, ya yi tir da yadda EFCC ta ki bin umarnin kotun FCT Abuja na a saki Malami bayan ya cika sharuddan da aka tsara a ranar 23 Disamba, 2025.

A cikin wata sanarwar da ofishin ya fitar, ta ce EFCC ta cigaba da tsare shi fiye da kwanaki 14 ba tare da gurfanar da shi a kotu ba, yayin da take amfani da kafafen watsa labarai wajen yada labarai don lalata masa suna.

Ofishin ya yi kira ga kotu da hukumomin sa ido da su ɗauki mataki cikin gaggawa, sannan ya jaddada cewa babu wata hukuma da ta fi karfin doka.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata