Monday, April 6, 2026
HomeUncategorizedHukumar NCAOOSCE ta bukaci kwararru su ba ta shawarar bunkasa ilimin almajirai...

Hukumar NCAOOSCE ta bukaci kwararru su ba ta shawarar bunkasa ilimin almajirai da yaran da ba sa zuwa makaranta

A kokarinta na gyaran karatun allo da kuma kawo karshen matsalar rashin zuwa makaranta a Najeriya,  Hukumar Ilimin Almajirai da Yaran da Ba Sa zuwa Makaranta ta shirya taron bita domin lalubo hanyoyin da za a inganta al’almura. 
A dalilin haka ne take kira ga duk wanda ke da wadansu shawarwari a kan matakan da ya kamata a dauka domin cimma nasara, da ya turo bayanan nasa ta email zuwa : info@encaoosce.gov.ng
Domin karin bayani, za a iya kiran wannan lambar: 0909 107 4800.
Mu hada karfi da karfe domin ganin cewa kowanne  yaro a Najeriya ya samu ingantaccen Ilimi.
Sanarwa daga: Dr Muhammad Sani Idris, Shugaban Hukumar Ilimin Almajirai da Yaran da Ba Sa Zuwa Makaranta
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata