Jam’iyyar APC ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi da kansiloli a kananan hukumomi 20 daga cikin 23 da aka gudanar a ranar Asabar.
Ita kuwa jam’iyyar da ke mulki a jihar wato PDP, ta samu nasara a kananan hukumomi uku kacal a zaɓen da hukumar zaɓen mai zaman kanta ta jihar Rivers (RSIEC) ta gudanar.
Gwamna Siminalayi Fubara ma ya sha kaye a mazabarsa ta karamar hukumar Opobo-Nkoro inda babbar jam’iyyar adawa ta jihar ta yi nasara.
Shugaban RSIEC, Dr. Michael Odey, ne ya bayyana sakamakon a ofishin hukumar da ke kan titin Aba Road a birnin Fatakwal, a ranar Lahadi da rana.
Jam‘iyyar APC ta lashe kujeru 20 cikin 23 a zaben kananan hukumomin jihar Rivers
RELATED ARTICLES
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
