Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedJam'iyyar PDP na son a yi bincike kan zargin cushen N3.7trn a...

Jam’iyyar PDP na son a yi bincike kan zargin cushen N3.7trn a kasafin 2024

 Jam’iyyar PDP na son a yi bincike kan zargin cushen N3.7trn a kasafin 2024

Jam’iyyar adawa ta PDP a Nijeriya ta bukaci a gudanar da bincike kan zargin cushen kudi N3.7trn a kasafin kudin 2024.

Jam’iyyar ta PDP ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da sakataren yada labaranta na kasa, Debo Ologunagba ya fitar a Abuja.

Ologunagba ya ce binciken zai taimaka wajen gano abubuwan da suka sa aka dakatar da Sen.  Sanata Abdul Ningi (PDP-Bauchi) da Majalisar Dattawa ta yi, yana mai cewa an dakatar da Ningi ne ba tare da yin cikakken bincike kan kasafin kudin da ake zargin sa ba.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata