Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedKotu ta daure barawon da ya saci allunan sanarwa cikin makabartar a...

Kotu ta daure barawon da ya saci allunan sanarwa cikin makabartar a Kano, tare da yi masa bulala 30

Wata kotun shari’ar Musulunci a jihar Kano ta umurci da a daure wani matashi mai shekaru 25 Hassan Adamu a gidan yari bayan da ta same shi da laifin satar allunan sanarwa 15 da aka kafe a wata makabarta a jihar.
Kotun dai ta tuhumin matashin da aikata laifuka biyu, na ratse da kuma sata, inda Alkalin kotun Malam Umar Lawal ya yanke hukuncin daurin watanni 6 ga matashin tare da yi masa bulala 30.
Lamarin da ya faru a ranar 21 ga Agustan, 2024, an kai kara wajen ofishin ‘yan sanda da ke karamar hukumar Gwale a jihar.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata