Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiKotu ta yi hukunci ga mutumin da aka samu da laifin satar...

Kotu ta yi hukunci ga mutumin da aka samu da laifin satar tiyar wake a jihar Adamawa

Wata kotu a karamar hukumar Shelleng ta jihar Adamawa ta yanke wa wani matashi mai shekaru 31, Iliya Abdullahi hukuncin daurin shekara ɗaya a gidan yari saboda satar mudu ɗaya na wake.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa an taɓa kama Abdullahi a baya, aka gurfanar da shi a gaban Kotun Shelleng 2, inda aka yanke masa hukuncin shekaru biyu a bisa laifin da ya aikata, bisa tanadin Sashe na 277 na Dokar Penal Code.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata