Monday, April 6, 2026
HomeBabban LabarinmuKotun Koli ta yi hukunci kan kudaden kananan hukumomin Nijeriya

Kotun Koli ta yi hukunci kan kudaden kananan hukumomin Nijeriya

Kotun Kolin Nijeriya ta umurci gwamnatin Tinubu ta aiwatar da umurnin bai wa kananan hukumomin kudadensu kai tsaye

Kotun ta nuna damuwarta kan yadda Gwamnatin Tarayya ta kasa aiwatar da hukuncin da ta yanke a Yuli 2024 cewa a rika biyan kuɗaɗen ma’aikatar tarayya na kananan hukumomi kai tsaye zuwa gare su, ba tare da tsoma bakin jihohi ba.

Rahoton jaridar Punch ya ce hukuncin da Alkalin Kotun Koli Justice Mohammed Idris ya karanta jiya, kotun ta ce babu wata hujja mai kwair da ke nuna cewa Ministan Shari’a na Tarayya (AGF) ya ɗauki matakan da suka dace domin cika wannan hukuncin.

Kotun ta umarci gwamnati da ta gaggauta farawa aiwatar da hukuncin.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata