Sunday, April 5, 2026
HomeLabaraiLauyoyin Bazoum sun ce rabon su da magana da shi tun watan...

Lauyoyin Bazoum sun ce rabon su da magana da shi tun watan Oktoban 2023 da aka kwace wayar sa

Barista Reed Brody ne daya daga cikin lauyoyin hambararren shugaban ya bayyana haka kamar yadda Wadata Radio ta ruwaito yana mai cewa shekaru biyu kenan yanzu rabon su da magana da wanda suke karewar

Wannan korafi na lauyoyin hambararre shugaban kasar na Nijar na zuwa ne a daidai lokacin da ake gamgamin saka hannu kan wata takarda ta neman a saki Bazoum inda tuni wadansu fitattun mutane da suka hada da wadansu tsoffin ministoci da masu ci da wadansu kasashe suka hannu

Sojojin da suka yi wa Bazoum juyin mulki a ranar 26 ga watan Yulin 2023 ne dai ke tsare da shi da mai dakinsa a wani bangare na fadar shugaban kasar tun bayan da suka hambare shin

RELATED ARTICLES

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata