Kungiyar ma’aikatan jinya da ungozomomin Nijeriya ta dakatar da yajin aikin gargadi na kwana bakwai da ta fara a fadin ƙasa.
Mataimakin Sakataren Janar na ƙungiyar, Chidi Aligwe, ne ya bayyana hakan ga jaridar Punch a yau Asabar.
A ranar Laraba ne ma’aikatan jinya da unguwanni suka fara yajin aikin gargadi na mako guda domin matsa lamba kan buƙatun da suka dade suna nema, wanda suka haɗa da ƙarin kuɗin aiki da dare, daidaita kudin kayan aik, ware tsarin albashi na musamman ga ma’aikatan jinya, ƙarin kuɗin aiki na musamman, ɗaukar sabbin ma’aikatan jinya da kuma sashen kula da harkokin jinya a cikin ma’aikatar lafiya ta kasa.
An dakatar da yajin aikin ne a ranar Asabar bayan wani taron gaggawa ta hanyar yanar gizo da shugabannin ƙasa na ƙungiyar suka gudanar.
Ma’aikatan lafiya a Nijeriya sun janye yajin aikin da suka shiga
RELATED ARTICLES
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
