Kungiyar ma’aikatan jinya da ungozoma ta Nijeriya ta janye yajin aikin da ta fara, kamar yadda ministan lafiya, Farfesa Ali Pate ya tabbatar a yau Juma’a bayan wani taron sirri da shugabannin kungiyar.
Ministan ya bayyana wa manema labarai cewa an cimma matsaya tsakanin gwamnati da shugabannin kungiyar, wanda hakan ne ya sa aka dakatar da yajin aikin.
Sai dai shugabannin kungiyar ta ki yin wani bayani ga manema labarai bayan kammala taron.
Tun ranar 29 ga watan Yuli, 2025 ne kungiyar NANNM ta fara yajin aikin gargadi na mako guda saboda kin daukar mataki daga gwamnatin tarayya, bayan kungiyar ta mika wa gwamnati gargaɗi na kwanaki 15 tun daga 14 ga Yuli, 2025.
Ma’aikatan lafiya da ungozomomi a Nijeriya sun janye yajin aikin da suka shiga – In ji Ministan Lafiya
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
