Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedMa'aikatar kwadago a Nijeriya ta bukaci NLC su janye yajin aiki

Ma’aikatar kwadago a Nijeriya ta bukaci NLC su janye yajin aiki

 Ma’aikatar kwadago a Nijeriya ta bukaci NLC su janye yajin aiki 

Ministar kwadago da samar da ayyukan yi a Nijeriya Nkeiruka Onyejeocha, ta yi kira ga kungiyoyin kwadago da su dakatar da yajin aikin da suke yi domin yana gurgunta harkokin tattalin arziki a fadin kasar

Onyejeocha ta ce Gwamnatin Tarayya ba ita kadai ke da alhakin yanke hukunci kan kayyade nawa zai zama sabon mafi karancin albashi ba saboda ya zama dole a ji ta bakin gwamnatocin jihohi da kamfanoni masu zaman kansu.

A cewarta, har yanzu wasu gwamnatocin jihohin ba su iya biyan mafi karancin albashi na ₦30,000 da aka amince da shi a shekarar 2019 ba, ina ga sabuwar bukatar NLC na a mayar da mafi karancin albashin ya koma N494,000

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata