Kwamitin haɗin gwiwa na Majalisar Dattawa da Majalisar Wakilai mai kula da gyaran kundin tsarin mulki ya amince da ƙirƙirar sabbin jihohi guda shida a Nijeriya.
Kamar yadda rahoton ya nuna, wannan shawara ta fito ne daga taron kwana biyu da aka gudanar a birnin Legas, ƙarƙashin jagorancin mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, da mataimakin kakakin majalisar wakilai, Benjamin Kalu.
Kwamitin ya tattauna kan ƙuduri 69, buƙatun ƙirƙirar jihohi 55, gyaran iyakokin jihohi biyu, da kuma buƙatun ƙirƙirar ƙananan hukumomi 278 yayin taron.
A yayin zaman ranar Asabar, mambobin kwamitin sun amince da ƙirƙirar jihohi shida sabbi, kuma idan majalisar ta amince da wannan mataki gaba ɗaya, adadin jihohi a Nijeriya zai ƙaru daga 36 zuwa 42.
Majalisar Tarayya ta amince da ƙirƙirar sabbin jihohi guda shida a Nijeriya
RELATED ARTICLES
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
